

Hukumar kula da hana shan miyagun kwayoyi ta kasa wato NDLEA ta sami nasara kama hodar kokain a tashar jirgin ruwa dake Tincan a jihar Lagos...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa ta kori ma’aikata 48, shekara guda bayan an dauke su aiki. A 2019 aka dauki ma’aikatan karkashin shugabancin...
Mataimakin shugaban Najeriya farfesa Yemi Osinbajo ya ce bisa sabbin shuwagabanin rundunonin sojin da aka nada kwanannan, akwai tabbacin kawo karshen matsalolin tsaron da kasar ke...
Gamayyar kungiyoyin yan kasuwa a Najeriya sun fara mayar da martani karamin ministan manfetur Timipre Sylva kan furucin da yayi cewa yan Najeriya su shirya fuskantar...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce, akwai yiwuwar ya rushe gadar sama ta Ƙofar Nassarawa. Gwamnan ya bayyana hakan ne ta bakin Kwamishinan yaɗa...
Rundunar sojin Najeriya ta nada birgediya Janaral Mohammed Yerima a matsayin sabon daraktan yada labarunta. Birgediya Janaral Mohammed Yerima, ya maye gurbin Birgediya Janaral Saghir Musa,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da aza harsashin aikin shinfida layin dogo a Kwarin Tama da ke jihar Katsina a yau Talata. Shugaban kasa Muhammadu...
Ku ci gaba da bibiya ana sabunta wannan shafi da sabbin bayanai kan yadda zaman kotun ke kasancewa.
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ce domin tabbatar da cewa, an yi aikin sabunta rijistar Jamiyyar APC cikin tsari an kafa kwamitoci masu karfi...
Babban bankin kasa CBN ya ce ya dakatar da hulda tsakanin bankuna da cibiyoyin kudi da ke hada-hada ta kafar internet wato Crypto Exchanges ne sakamakon...