

Kamfanin mai na kasa NNPC ya ce tsakanin watan Nuwamban shekarar dubu biyu da goma sha tara zuwa Nuwamban shekarar da ta gabata ta 2020 ya...
Kungiyar masu fataucin dabbobi da kayayyakin abinci ta kasa ta bayyana cewa idan har gwmanati za ta samar da wuraren kiwo kamar yadda ta yi ikirari...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Katsina ta kama wani tsohon shugaban riko na karamar hukumar Jibia Haruna Musa Mota da ake zargin yana da alaka da...
Gwamnatin jihar Kano ta amince za ta shirya muhawarar ilimi tsakanin shekh Abdul-Jabbar Nasir Kabara da kuma malaman Kano. Kwamishinan addinai na jihar Kano Dr Muhammad...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta saki hoton matar da ake zargi da yin ajalin ƴar aikinta. Mai magana da yawun ƴan sandan Kano DSP. Abdullahi...
Jama’a a kafafen sada zumunta na neman rundunar ƴan sandan Kano da ta bayyana hoto da bidiyon wadda ake zargi da kisan ƴar aiki. Bisa al’ada...
Gwamnatin tarayya ta fitar da jerin sunayen kwamitocin karta-kwana da za su sasanta rikicin da ke tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i. Kwamitocin za su...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, ta samu hujjoji a kan matar da ake zargi da hallaka ƴar aikinta a Kano. Mai magana da yawun...
Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sababbin cibiyoyin kula da masu fama da cutar daji a wasu asibitoci goma sha biyu da ke sassa daban-daban na...
Gwamnatin tarayya ta dakatar da kamfanin jirgin sama na Emirates daga fita Najeriya tsawon sa’o’i 72. Hukumar kula da sufurin Jiragen sama ta Najeriya ce...