

Daga: Aisha Sani Bala Gwamnatin jihar Kano ta ce har yanzu akwai yiwuwar rushe gadar Kofar Nassawara da ke nan birnin Kano sakamakon rashin tsari...
A litinin dinnan ce aka rantsar da tsohuwar ministar kudin kasar nan Ngozi Okonjo Iweala a matsayin shugabar cibiyar kasuwanci ta duniya WTO. Ngozi Okonjo...
Gwamnatin tarayya ta ce an kusan kammala ayyuka guda dari biyu da tamanin ta cikin asusun kula da zaizayar kasa wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya...
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa NEMA ta musanta rahotannin da ke cewa ta kori wasu ma’aikatanta guda arba’in da takwas. Mai magana da...
Kungiyar manyan ma’aikatan bangaren wutar lantarki da takwarorinsu na kasa sun tsunduma yajin aiki tare da garkame babban ofishin kamfanin rarraba wutar lantarki shiyyar Kano KEDCO...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya aike wa majalisar dokokin jihar wasiƙar neman sahalewa dokar kare ƙananan yara ta bana. Shugaban majalisar dokokin Injiniya...
Gwamnan Kano Dr, Abdullahi Umar Ganduje ya shawarci gwamnatin tarrayya da ta hana fulani makiyya na kasashen ketare zuwa Najeriya kasancewar ana samun karuwar rashin tsaro...
Sabon shugaban Jami’ar karatu daga gida NOUN Farfesa Olufemi Peters ya kama aiki a jiya alhamis, bayan da Farfesa Abdallah Uba Adamu ya kammala aikinsa na...
Gwamnatin tarayya ta ce daga yanzu zai zama wajibi ga duk dan kasar nan da zai bude asusun ajiya na banki ko yin rajistar zabe ya...
Majalisar dattijai ta yabawa rundunar sojin kasar nan sakamakon bajintar da sojoji su ka yi wajen dakile yunkurin kaiwan wani hari da ‘yan boko haram su...