

Yau Litinin ɗalibai a Kano ke shiga mako na biyu da komawa makaranta. A ranar Litinin din makon da ya gabata ne aka buɗe makarantun firamare...
Babbar Kotun jihar Kano mai lamba bakwai karkashin jagorancin Justice Usman Na Abba ta bada umarnin dakatar da saurarar karar da aka shigar gaban Kotun Majistiri...
A yau Litinin ne za a fara horas da jami’an sabuwar rundunar ƴan sanda ta SWAT da zata maye gurbin rundunar SARS da aka soke. Rundunar...
Gamayyar malaman addinin musulunci sun zaɓi Malam Ibrahim Khalil a matsayin shugaban majalisar malamai shiyyar Arewa maso yamma. Zaɓen na sa ya biyo bayan taron da...
Gamayyar kungiyoyin kishin alummar Arewacin Najeriya CNG, ta gabatarwa rundunar ‘yan sandan Kano takardar bukatar samar da ingantaccen tsaro. Ta cikin takardar mai dauke da sa...
Masu kwashe shara sun tsunduma ya jin aiki a jihar Kaduna sakamakon rashin biyansu haƙƙoƙinsu da kamfanin lura da kwashe shara a jihar ya yi. Hannatu...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da babban kwamitin da zai rika kula da harkokin Burtalai a nan Kano. Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da...
Shalkwatar tsaro ta kasa ta ce dakarun Operation wutar tabki na rundunar sojin kasar nan sun kashe ‘yan boko haram da ‘yan kungiyar ISWAP da dama...
Wasu da ake zargin batagari ne sun yi kutse a website mallakin hukumar zabe ta kasa INEC da kuma hukumar yaki da cin hanci da rashawa...
Jami’an tsaro sun gayyaci matasan huɗu cikin jagororin da suka shirya zanga-zanga a Kano. Jagoran masu zanga-zangar a Kano Sharu Ashir Nastura ya shaida wa Freedom...