

Sabbin alkaluman da aka samu na masu dauke da cutar Covid-19 a Afirka ya nuna cewa kowacce kasa ta samu guzurin cutar a nahiyar, da ke...
Wata kungiya da ke rajin kare hakkin marasa galihu mai suna ‘Muryar Talaka’, ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari, da ya tashi tsaye don magance matsalar...
Kwalejin horas da kananan hafsoshin soji da ke Kaduna wato NDA ta musanta cewa ta bude shafi da ta ke sayar da form na shiga makarantar...
Gwamnatin tarayya za ta kashe naira biliyan goma sha uku don sayan maganin Kwari da za ayi feshi da shi a daminar bana. Ministan gona Muhammed...
Gwamnatin jihar Kano ta ce sai an bullo da wasu matakan da ta gamsu da su kafin a bude makarantu a fadin jihar. Kwamishinan yada labarai...
Na’ibin limamin masallacin Juma’a na Jami’u Zam-Zam karkashin cibiyar addinin musulunci ta Jama’atul Wa’azu Wal Irshad dake unguwar Hotoro cikin birnin Kano, ya ja hankalin al’umma...
Kwamishinon jihar jigawa 11 sun tallafawa gwamnatin jihar da kaso goma na albashin su na watan Yuni, don cigaba da yakar corona a jahar. Kwamishinan kudi...
Majalissar dokokin jihar Jigawa ta janye dakatarawar data yi wa wakilin karamar hukumar Gumel Sani Isya Abubakar. Shugaban majalissar dokokin jahar Idris Garba Jahun ne ya...
Wasu ‘yan majalissar dokokin jihar jigawa guda sun ce tsana da kuma rashin iya shugancin majalissar yasa aka cire su, daga shugabancin kwamatoci. Tsohon shugaban majalissar...
Gwamnatin Jihar Kano ta sahale a bude gidajen kallo kasancewar yana taimakawa wajen habaka tattalin arziki. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya bayyana hakan a...