

Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma guda daga cikin jagororin jam’iyyar PDP Alhaji Sule Lamido ya ce, ba za su amince jam’iyyar ta miƙa takarar shugabancin ƙasar...
Kotun shari’ar musulunci a nan Kano karkashin mai sharia Munzali Tanko ta raba auren wata mata da mijinta saboda zarginsa da laifin garkuwa da mutane. Tun...
Gwamnatin Kano ta fara gayyato rukunin malamai a Kano domin tattaunawa tare da jin ra’ayin su kan samar da hukumar da za ta hana barace-barace a...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dawo gida Najeriya bayan halartar bikin rantsar da Firaministan kasar Ethiopia. Shugaba Buhari ya dawo a ranar Talata inda ya sauka...
Ƙungiyar masu gabatar da shirye-shiryen al’umma a kafafen yaɗa labarai na Redio sun zaɓi Yusuf Ali Abdallaha a matsayin jami’in hulɗa da jama’a na ƙungiyar. Hakan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatarwa majalisa dabtarin kasafin kuɗin shekarar 2022. A ranar Alhamis ne dai shugaba Buhari zai gabatar da kasafin a gaban majalisun...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ba da umarnin dakatar da duk wasu gine-ginen shaguna da ake yi a jikin masallacin Juma’a na Abdullahi Bayero da ke...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce ta kuɓutar da wani mutum da masu garkuwa da mutane suka sace a ƙauyen Sabon garin Rini. Mai...
Kungiyar malamai ta kasa rashen jihar Kano NUT ta bayyana cewa baban Ƙalubalen da suke fuskanta bai wuce na rashin kayan koyo da koyarwa. Kazalika ƙungiyar...