

Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da ranar uku ga watan Oktoba a matsayin ranar da makarantun gwamnati da masu zaman kan su za su koma karatu...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta inganta gidan adana namun daji na jihar domin ƙara samun baƙi masu shigowa daga sassa daban-daban. Kwamishinan ma’aikatar al’adu...
Gwamnatin tarayya ta ce, yan Najeriya sama da dubu dari uku da talatin ne ke zaune a kasashen da ke makwabtaka da kasar nan sakamakon ayyukan...
Wani matashi mai suna Abdurrahman Abdulkarim ya mayar da wayar salula da ya tsinta ta kimanin Naira dubu sittin. Matashin ɗan unguwar Fagge ne, kuma ɗalibi...
Hukumar kula da yanayi ta kasa ta yi hasashen cewa za’a samu rana mai zafi tsawon kwanaki 3 daga Litinin din nan zuwa Laraba a fadin...
Kungiyar ma’aikatan majalisun tarayya ta yi barazanar dakatar da ayyukan ta a majalisar daga Litinin din nan, kan hakkokin mambobinta da ba’a biya su ba tun...
Kwamitin gudanar da ayyukan jam’iyyar PDP ta kasa ya kara wa’adin mayar da takardun takarar shugabancin jam’iyyar a matakin jihohi, zuwa ranar 1 ga watan Oktoba...
ƴan kasuwa a nan Kano sun koka kan tashin gwauron zabin da Dalar Amurka ke yi. Yayin wani taron manema labarai da wasu ƴan kasuwar Kantin...
Gwamnatin jihar Kano ta naɗa sabon sarkin Gaya. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya Amince da naɗin Alhaji Aliyu Ibrahim Gaya a Matsayin Sabon Sarkin...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta haramta kafa hanyoyin sadarwa na internet ba tare da izini ba, domin inganta tsaro a jihar Kwamishinan ‘yan sandan jihar,...