Jam’iyyar PDP reshen jihar Kano ta yi tir da harin da ƴan daba suka kai ofishin Sanata Barau Jibrin. Hakan na cikin wani saƙon murya da...
Jam’iyyar APC tsagin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje a Kano, ta musanta raɗe-raɗin cafke shugabanta Malam Abdullahi Abbas. Jami’in yaɗa labaranta Ahmad Aruwa shi ne ya bayyana...
Gwamnatin Kano ta ce za ta ɗaukaka kara a kan hukuncin da kotu a Abuja ta yi na rushe zaɓen tsagin gwamna Ganduje da aka yi...
Tsohon ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Garki da Ɓaɓura Nasir garba Ɗantiye ya ce, ƴan Najeriya sun yi hannun riga da tsarin dimukraɗiyya shiyasa har yanzu...
Masanin kimiyyar siyasar nan na jami’ar Bayero dake nan kano farfesa kamilu sani Fagge Yace yan siyasa na amfani da inconclusive ne domin cimma wata bukata...
Masanin siyasar nan a jami’ar Bayero da ke kano Dakta Sai’du Ahmad Dukawa ya ce zaben da aka yi wa Farfesa Charles Soludo matsayin gwamnan jihar...
Tsohon shugaban majalisar wakilai ta ƙasa Ghali Umar Na’abba, ya ce mutuƙar suka dawo jami’iyyar PDP babu shakka za su yi mata garanbawul. Ghali Na’abba ya...
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya ce, yana da duukanin nagartar da zai iya tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023. Yahaya Bello ya sanar da...