Ministan birnin tarayya Abuja Muhammad Bello ya ba da umarnin haramta yin sallar idi a babban masallacin idi da ke titin Umaru Yar’adua da ke birnin...
Wata hadakar jami’an tsaro na haɗin gwiwa tsaƙanin ƴan sanda sojoji da sauran jami’an tsaro na sa kai, sun samu nasarar ceto mutane 30 wadanda ƴan...
Rahotanni daga birnin Qudus na cewa da safiyar ranar litinin sojojin Isra’ila sun sake kai sumame masallacin Al-Aqsa tare da tarwatsa dubban Palastinawa da ke ibada...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarun shiyya ta takwas ta rundunar karkashin shirin operation tsare mutane, sun kashe ƴan bindiga guda hamsin da uku yayin...
Jami’an soji sun kai sumame unguwar Hotoro filin Lazio da ke nan Kano. Mazauna unguwar sun shaidawa Freedom Radio cewa, sojojin sun dira unguwar ne, yayin...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama wani mutum mai suna Okoguale Douglas a filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe...
Kasar Amurka ta ce ba ta da wani shiri na mai do da shalkwatar tsaronta da ke kula da nahiyar afurka wato Africa command zuwa Najeriya...
Atoni janar na kasa kuma ministan shari’a Abubakar Malami, ya ce, gwamnatin tarayya ta kammala shirye-shirye don gurfanar da wasu fitattun al’ummar kasar nan gaban kotu...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 2 wadanda ake zargi suna da hannu wajen kashe wani dalibin jami’ar kimiyya da fasaha...
Gwamnatin tarayya ta yi hasashen cewa akwai alamun samun ambaliyar ruwa a daminar bana a wasu jihohin kasar nan 28 ciki har da nan Kano. Ministan...