

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta yi holin mutane 156 da take zargi da aikata laifuka daban-daban a jihar. Mutanen an kama su da makamai masu...

Kwmishinan yaɗa Labarai na jihar Neja da ƴan bindiga suka yi garkuwa da shi ya shaƙi iskar ƴanci. Muhammad Sani Idris ya shafe kwanaki hudu a...

Gwamnatin jihar Kaduna ta buƙaci rundunar sojin Najeriya da ta sake tura musu ƙarin jami’an tsaro don yaki da ayyukan ta’addanci da ya addabe su. Mataimakiyar...

Babban hafsan sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Faruok Yahaya ya kaddamar da wani shiri na bunkasa walwalar dakarun Operation Hadin Kai don kara kyautata harkokin...

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da kwamishinan yaɗa labarai na jihar Neja Muhammad Idris. Ƴan bindigar sun je gidan kwamishinan ne a ƙauyen Baban Tunga da...

‘Yan Bindiga sun kashe mutane shida a wani hari da suka kai kauyukan Zangon Kataf karamar a jihar Kaduna. Kwamishinan tsaro da al’amuran cikin gida Samuel...

Gwamnatin jihar Katsina ta haramtawa makiyaya gudanar da kiwon shanu a cikin ƙwarayar birnin jihar da kewayan ta. Sanarwar dakatar da yin kiwon wadda wakilin Kuɗin...

Gwamantin tarayya ta ce ba za ta tattauna ko zaman sulhu da ‘yan bindiga da masu garakuwa da mutane ba. Karamin Ministan Ilimi Chukwuemeka Nwajiuba ne...

Hukumar kiyaye abkuwar haɗura ta ƙasa, ta yi ƙarin girma ga wasu manyan jami’anta 445. Jami’in yaɗa labaran hukumar Bisi Kazeem ne ya bayyana hakan ta...

A ƙalla mutane takwas ne ƴan bindiga suka sace a wani sabon hari da suka kai wa Fulanin Agwan a Kwakwashi ta jihar Neja. Rahotanni sun...