Hukumar kula da madatsun ruwa ta kasa (NIWA) ta ce akalla mutane 160 ne ake zaton sun rasa rayukansu sanadiyar hatsarin jirgin kwale-kwale da ya ritsa...
Hukumar tsaron sirri ta DSS ta musanta rahoton da ake yadawa cewa tana daukar ma’aikata, kuma ta ce ba ta da wani shafin Facebook a halin...
Rahotanni daga kasar Mali na cewa sojoji sun kama shugaban rikon kwarya na kasar Mali Bah Ndaw da firaministan kasar Moctar Ouane. Haka zalika sojojin...
Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa, wasu Mahara sun halaka mutane 8 a safiyar yau Asabar a ƙauyan Damaga da ke karamar hukumar Marudun ta jihar...
Mai Martaba Sarkin Katsina Alhaji Abdulmumin Kabir Usman ya kori ɗaya daga cikin hakimansa, sakamakon samun sa da hannu dumu-dumu wajen taimakawa ƴan ta’adda. Masarautar Katsina...
Rahotanni daga garin Maiduguri na cewa mayakan kungiyar ISWAP sun kashe jagoran ƙungiyar Boko Haram Abubakar Shekau yayin wani batakashi da su ka yi a dajin...
Atoni janar na kasa kuma ministan shari’a Abubakar Malami ya caccaki gwamnonin kudancin kasar nan sakamakon matakin da suka dauka na haramta kiwo a yankinsu. A...
Ƙungiyar da ke rajin kare martabar addinin islama ta Muslim Right Concern (MURIC), ta ja hankalin majalisar wakilai da cewa ka da ta kuskura ta halasta...
Majlisar dattijai tana shirye-shiryen samar da wata doka da za ta sanya arika daurin shekaru 15 ga duk wani dan Najeriya da ya bai wa ‘yan...
Mai riƙon muƙamin sufeto janar na ‘yan sandan ƙasar nan Usman Alkali ya bai wa jami’an ‘yan sanda umarnin murkushe duk wasu masu yunƙurin ɓallewa daga...