

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da Alhaji Shehu Rabi’u a matsayin sabon kwamandan rundunar bijilanti. Wannan na zuwa ne bayan cika kwanaki 58 da rasuwar babban...
Rundunar sojin saman ƙasar nan ta samu nasarar hallaka wasu shugabannin ƙungiyoyin ƴan bindiga a jihar Zamfara. Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa sojin sun kashe shugabannin...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, ta yi haɗin gwiwa da kasuwannin sayar da wayoyin hannu domin su riƙa samun bayanan masu ƙwacen waya. Jami’in...
Rundunar ƴn sandan jihar Katsina ta kama wasu mutane 5 da ta ke zargin suna kai wa ƴan bindiga man fetur. Kazalika rundunar ta zargi cewa...
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta kama sama da mutane 1, 700 da suka aikata laifu daban-daban. Kwamishinan ƴan sandan na jihar Aliyu Adamu ne ya...
Ana zargin wani mutum ya kashe ɗan cikinsa ta hanyar yi masa dukan kawo wuka da tabarya a unguwar Rijiya biyu a ƙaramar hukumar Dala. Da...
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce, za a ci gaba da zama cikin dokar katse layukan waya. Gwamnan jihar Muhammad Bello Matawalle ne ya bayyana hakan a...
Rundunar tsaron ƙasar nan ta samu nasarar kuɓutar da sojan nan da ƴan bindiga suka yi garkuwa da shi. Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Manjo...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta tabbatar da kuɓutar da wani yaro ɗan shekara 3 da aka yi garkuwa da shi a Kano. Mai magana da...
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe shugaban kungiyar Miyatti Allah na karamar hukumar Lere a jihar Kaduna Alhaji Abubakar Abdullahi Dambardi. Wannan na...