

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta haramta kafa hanyoyin sadarwa na internet ba tare da izini ba, domin inganta tsaro a jihar Kwamishinan ‘yan sandan jihar,...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce ta kama motoci 11 bisa zargin yin lodi ba bisa ƙa’ida ba. Mai magana da yawun rundunar DSP Abdullahi...
Rundunar ƴan sanda jihar Kaduna ta cafke ƴan bindiga 3 da ta ke zargi suna da hannu a sayar ɗaliban makarantar Bathel Baptist. Jami’in hulɗa da...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta cafke wani mutum mai larurar ƙafa, bisa zargin sa da hannu dumu-dumu wajen sace-sace da kuma yin garkuwa da mutane....
Tsaro:Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce akwai akwai barazanar tsaro a ƙananan hukumomin Kano 17. Mai magana da yawun rundunar DSP Abdullahi Haruna Kiyawa shi...
Sakatare Janar na Majalisar ɗinkin duniya Antonio Guterres ya bayyana matukar damuwa akan yadda ake fuskantar rashin hadin kai tsakanin manyan kasashen duniya. A cewar sa,...
Babban kwamandan runduna ta bakwai mai yaƙi da ayyukan ta’addanci a ƙasar nan Birgediya Janar Abdulwahab Eyitayo, ya ce zuwa yanzu ƴan bindiga dubu 8 ne...
Yanzu haka ‘yanbindiga sun saki wasu mutane 20 da suka rike tsawon wata biyar ciki hadda wata mace data haihu a hannunsu. ‘Yanbidigar sun saki mutanen...
Rundunar sojojin saman kasar nan samu nasarar hallaka manyan kwamandodi biyar na ‘yan bindiga a jihar Zamfara. Rundunar ta samu wannan nasara ne bayan wani sumame...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wata mata da ake zargin ta damfari wasu mata sama da naira dubu dari biyu ta hanyar nuna musu...