

Karamar hukumar Minjibir ta haramta sayar da gidaje da ba da hayar su. Shugaban karamar hukumar Alhaji Sale Ado Minjibir ne ya bayyana hakan yayin wani...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta samu nasarar cafke ‘yan bindigar da suka yi garkuwa da daliban makarantar Greenfield da kuma na Bethel Baptist da ke...
‘Yan sandan Jihar Kaduna sun samu nasarar kashe wani gawurtaccen dan bindiga da ya addabi matafiya a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja. Mai magana da yawun...
Jami’an tsaro a garin Maiha na jihar Adamawa sun samu nasarar kashe wasu ‘yan bindiga tare da kwato manyan makaman harba roka guda 11 Mataimaki na...
Gwamnatin tarayya ta zargi kafafen yaɗa labarai da yin watsi da ƙoƙarin da ta ke yi na yaƙi da ƙalubalen tsaro a ƙasar nan. Ministan yaɗa...
Majalisar wakilan kasar nan ta yi kira ga hukumar sadarwa NCC da ta dakatar da ayyukan sadarwa a jihar Sakoto. Majalisar ta buƙaci NCC din da...
Rundunar sojin saman kasar nan ta musanta rahotannin da ke alakanta daya daga cikin jiragen yakin ta da yin lugudan wuta a jihar Yobe. Wannan na...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta yi nasarar kama wasu mutane biyu da ake zargi da kisan Abdulkarim Na-Allah, babban da ga Sanata Bala Ibn Na’Allah....
Hukumar binciken hadurra ta kasa AIB ta gabatar da rahoton wucin gadi kan hadarin da ya faru na jirgin soji da ya yi sanadiyar mutuwar tsohon...
Gwamnatin tarayya ta ce zata dauki sabbin jami’an rundunar ƴan sanda ta ƙasa 60,000 a tsawon shekaru shida masu zuwa. Babban Sufeton ƴan sanda na ƙasa...