Connect with us

Labarai

CISLAC ta zargi jagororin siyasar Kano da ingiza matasa wajen aikata ta’addanci

Published

on

Kungiyar da ke yaki da cin hanci da rashawa da sanya idanu kan harkokin siyasa a Najeriya CISLAC, ta zargi jagororin siyasar Kano da ingiza matasa wajen aikata ta’addanci a jihar musamman a yayin tarukan siyasa.

Shugaban kungiyar Kwamred Auwal Musa Rabsanjani kuma shugaban kwamatin amintattu na kungiyar Amnesty International a Najeriya ne ya bayyana hakan a zantawarsa da Freedom Radio.

Ya kuma bayyana takaicinsa bisa yadda aka samu kisan wasu matasa a Kano sakamakon saɓani na siyasa.

Inda ya ce, kasashe da dama na yin amfani da matasansu wajen ci gaban kasar amma a Najeriya ana yin amfani da su wajen bangar siyasa da ba su kwayoyin da za su gusar da tunanin su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!