Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Addini

Idan za’a magance ta’addan ci a Nigeria sai an binciko ‘yan ta’addan dake boye -Sarkin Musulmi

Published

on

Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci hukumomin tsaro a kasar nan da su binciko ‘yan bindigar da ba a san su ba.

Muhammad Sa’ad Abubakar ya bukaci hakan ne ya yin taron shugabannin addinai da aka gudanar jiya Alhamis a birnin tarayya Abuja.

A ranar Talata ne Sarkin musulmi ya cika shekaru 65 a Duniya

Sarkin Musulmin ya ce idan har hukumomin tsaro ba su yi gaggawar shawo kan matsalar tabarbarewar tsaro a kasar nan ba, hakan zai iya haifar da gagarumar matsala a nan gaba.

Ya kuma ce abin da matukar mamaki ta ‘yadda ‘yan ta’adda ke kutsawa garuruwa a kasar nan suna kashe mutane ba tare da an kama su ba.

 

 

 

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!