Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Kano: Sinadarai 85 da za su rage matsalolin aure

Published

on

Wani mawallafin littafin ma’aurata Tijjani Muhamad Musa ya gano wasu sinadirai guda 85 da za su rage yawan matsalolin da ake samu a tsakanin ma’aurata.

Tijjani Muhammadu Musa yace a lokuta da dama matsalolin da ake samu a gidajen aure rashin sanin hakkin ma’aurata shi ne umul’aba’in su wajen haifar da yawaitar mace-macen aure Arewacin kasar nan.

Tijjani Muhammdu Musa ya bayyana hakan ta cikin shirin barka da Hantsi da na nan tashar Freedom rediyo.

Koyi da bakin al’adu shi ke kawo mutuwar aure a Najeriya

Alfanun dake tattare da gwaji kafin aure

An sake samun wata mata da ake zargi da auren maza biyu a Kano

Kazalika mawallafin littafin ya kara da cewar akwai butakar kafin a yi aure su kan su wanda za su auren su san ilimin aure zamantakewar aure kamar yadda yake a wasu a’ladun kasar nan da kasashen waje.

Bana neman matar Aure-BABANGIDA

Koyi da bakin al’adu shi ke kawo mutuwar aure a Najeriya

Alfanun dake tattare da gwaji kafin aure

Tijjani Muhammad Musa ya buga misali da al’adun kasashen larabawa kafin aure za’a sami kwararriyar mace kan zamantakewar aure da zata koyar da Amare kan hakokin da ya rataya a wuyan ta.

Ya ce rashin kulawa da wasu mazaje suke akan matayen su nan una musu soyayyar su da jin dadin zamantakewar su na takarawa matuka wajen bijirewar matayen kan bukatun su.

 

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!