Labarai
Mai rikon hukumar NDDC ya suma ya yin amsa tambayoyi
![](https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2020/07/288b5dac-5960-43b8-97e7-c7d0441f94c7-768x432-1.jpg)
Mai rikon hukumar bunkasa yankin Niger Delta ta kasa farfesa Kenebradikumo Pondei ya suma ya yin da yake amsa tambayoyin kwamitin dake kula da yankin Niger Delta na mamajalisar wakilai a dazun nan.
Ana dai zargin tafka almundahana a hukumar ta NDDC bayan da a makon da ya gabata a gayyaci shugaban majalisar Sanata Godswill Akpabio don amsa tambayoyi kan zargin almundahana a hukumar.
Rubutu masu alaka :
Cin hanci da rashawa ne ke haifar da koma baya a Najeriya – Dr. Dukawa
Akwai sauran rina-akaba wajen kakkabe cin hanci a Najeriya- CISLAC
Gidan Talabijin na Channels ya hasko lokacin da farfesa Kenebradikumo Pondei ya suma ya yin da yake amsa tambayoyi da aka masa.
You must be logged in to post a comment Login