Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Mai rikon hukumar NDDC ya suma ya yin amsa tambayoyi

Published

on

Mai rikon hukumar bunkasa yankin Niger Delta ta kasa farfesa Kenebradikumo Pondei ya suma ya yin da yake amsa tambayoyin kwamitin dake kula da yankin Niger Delta na mamajalisar wakilai a dazun nan.

Ana dai zargin tafka almundahana a hukumar ta NDDC bayan da a makon da ya gabata a gayyaci shugaban majalisar Sanata Godswill Akpabio don amsa tambayoyi kan zargin almundahana a hukumar.

Rubutu masu alaka : 

Cin hanci da rashawa ne ke haifar da koma baya a Najeriya – Dr. Dukawa

Akwai sauran rina-akaba wajen kakkabe cin hanci a Najeriya- CISLAC

Gidan Talabijin na Channels ya hasko lokacin da farfesa Kenebradikumo Pondei ya suma ya yin da yake amsa tambayoyi da aka masa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!