Kungiyar malaman jami’o’I ta kasa na tantama kan sahihancin jarabawoyin da kuma yaye dalibai da jami’ar Obafemi Awolawo ta yi a yayin da kungiyar ke tsaka...
Gwamnatin tarayya ta ce ta samu nasarar karbo basuka na fiye da Naira Tiriliyan guda cikin shekaru 8, ta hannun hukumar dake kula da kadarorin gwamnati....
Kungiyar Lauyoyi ta kasa NBA ta shirya gudanar da taron gaggawa da majalisar zartarwar kungiyar kan dakatar da babban joji na kasa Walter Onnoghen. Wannan bayanin...
A shekaran jiya da daddare ne Wasu ‘yan bindiga suka kai hari dandalin shakatawa a cikin Karamar hukumar Birinin Magaji dake cikin jihar Zamfara,yayin da suka...
Jagorancin jam’iyyar PDP ya shirya gudanar da zanga-zanga a ofishin jakadancin Amurka dake Abuja. Zanga-zangar wanda ba zai rasa nasaba da dakatar da babban mai joji...
Da safiyar yau Litinin ne Jami’an ‘yasanda sun garkame ofishin dakatancen babban joji na kasa mai shari’a Walter Onnoghen dake babban birnin tarayya Abuja. A ranar...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta fara daukar ma’aikatan wucin gadi gabanin fara babban zabe da za’a yi ranar 16 ga watan Fabareru....
Gwamnatin tarayya ta ranci fiye da Naira biliyan 6 daga cikin asusun ‘yan fansho da ya kai fiye da Naira biliyan 8. Mai rikon mikamin babban...
Kungiyoyin ma’aikata da dama sun bukaci majalisun dokokin tarayya da su yi watsi da kudirin dokar mafi karancin albashi na naira dubu ashirin da bakwai da...
Hukumar kula da fansho ta kasa (PENCOM), ta ce jihohi goma sha biyu ne kacal cikin jihohin da suka gabatar da dokar fansho suke ba da...