

Cutar sarkewar numfashi da ta bulla a Kano ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 25. Rahotanni sun nuna cewa, cutar mai suna “diphtheria” wadda aka fassarata da...
Ba zamu bari ayi amfani da miyagun kwayoyi a babban zaben kasa da ke tafe ba Duk wanda muka kama da shigo da kwayoyi za’a kama...
Anyi kira ga kungiyar marubuta dasu sanya ido akan masu yin tallace-tallace, wajen tabbatar da ana amfani da dai-daitacciyar hausa. Yawwancin harsuna suna amfani da...
A shekarar ne majalisar dokokin Kano ta sahale dokar kare gurbatar yanayi. A 2022 jihohin Kano, Kwara, Ribas, Cross Riba, Bayelsa, Delta, Kogi, Yobe, Kebbi,...
Kungiyar direbobin manyan motoci shiyyar Kano, ta bukaci hukumomi da su shiga cikin lamarin neman hakkin ran mamban su da ake zargin wani jami’in soja da...
A cikin shekarar ne gwamnatin Kano ta amince da sauya wa jami’ar KUST suna zuwa jami’ar Aliko Dangote. A shekarar ne tsarin bayar da ilimi kyauta...
A ranar 17 ga watan Yuni gwamna Ganduje ya kaddamar da gwajin aikin Hajji. Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar wa majalisar dokokin kasafi a ranar...
Gidan Talabijin da Rediyo na Turkiya ya kwashe wa BBC Hausa ƙwarrarun ma’aikata guda 9. A wani lamari irinsa na farko cikin gwamman shekaru BBC Hausa...
Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta ce, tsarin aikin hajjin bana zai banbanta da sauran shekarun baya, ta hanyar samar da sabbin tsare-tsaren...
Direbobin tirela da suka rufe babbar hanyar Kano zuwa Zaria, sun janye motocin su sakamakon halin da masu bin hanyar suka shiga bisa rufe hanyar. Guda...