

Wata kotun majistrate da ke zaman ta a Dutsen jihar Jigawa ta yankewa wani mutum mai suna Sabi’u Chamo hukuncin zama a gidan gyaran hali na...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci jama’a da su yi watsi da jita-jitar da ake yadawa kan cewa gwamnatin Dr, Abdullahi Umar Ganduje na sayar da kadarorin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta ce a shekarar 2020 ta hannun kotu ta hukunta masu laifi dari shida da sittin da...
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) reshen jihar Kwara ta nuna kaduwar ta kan matakin da gwamnatin jihar ta dauka na sallamar wasu malaman Firamare dubu biyu...
Da misalin karfe 12 da minti 45 na ranar yau Alhamis ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu akan kasafin kudin badi. Muhammadu Buhari ya...
Babbar kotun tarayya da ke nan Kano ta dakatar da gwamnatin Kano daga ciyo bashin gina titin dogo. Gwamnatin Kano dai ta shirya karɓo bashin ne...
Jami’ar Bayero dake jihar Kanon Najeriya ta yi kira ga iyaye da gwamnatoci a Najeriya kan su rinka baiwa karatun Firamare dana Sakandare muhimmancin da ya...
Wata motar tankar mai ta kama da wuta yanzu haka a kan titin Zaria zuwa Kaduna kafin a kai Kwangila Fly Over da ke Zaria. Wakilin...
Gwamnatin jihar Lagos, ta bankado tare da gargadin al’ummar jihar kan sababbin cibiyoyin bogi na gwajin cutar Corona da wasu ‘yan damfara suka bude a jihar....
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal, ya ce gwamnatin jihar zata daga darajar kwalejin Ilimi ta Shehu Shagari zuwa matakin Jami’a. Gwamna Tambuwal, ya bayyana hakane...