

Babban kotun jihar Kaduna mai daraja ta daya karkashin jagorancin mai sharia Kabir Dabo ta fara sauraron karar da aka shigar gabanta na kalubalantar nadin da...
Daga wakiliyar mu Bushra Hussain Musa A makon da ya gabata ne dai daliban makarantun furamare da sakandare suka koma makaranta bayan da gwamnatin Jihar Kano...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta PSG Kylian Mbappe ya ja kunnen tsohon dan wasan kungiyar da ya koma Manchester United Edinson Cavani da ya kiyayi...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Kano NBA ta bayyana damuwarta bisa yadda al’umma ke gaza ba su damar yin cikakken bincike a yayin da ake...
Jami’an kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid sun bayyana takaicin su duba da yadda James Rodriguez ya fara wasa a Everton da kafar dama. Rodriguez mai...
Gwamnatin tarayya ta ja hankalin masu zanga-zanga a kasar nan da su kiyaye abinda zai kawo tashe-tashen hankula da sabawa doka. Ministan tsaro Manjo Janar Bashir...
Gwamnatin tarayya ta ja hankalin masu zanga-zanga a kasar nan da su kiyaye abinda zai kawo tashe-tashen hankula da sabawa doka. Ministan tsaro Manjo Janar Bashir...
Yau Litinin ne kotun majistare da ke gidan Murtala ta sanya, kan shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Ɗanagundi da ya bayyana a gabanta ko kuma ta...
Ɗalibai ashirin da uku ne suka kamu da cutar corona a jihar Gombe bayan buɗe makarantun firamare da sakandire. Shugaban sashen lura da cutuka masu yaɗuwa...
Yau Litinin ɗalibai a Kano ke shiga mako na biyu da komawa makaranta. A ranar Litinin din makon da ya gabata ne aka buɗe makarantun firamare...