

Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya killace kansa bayan bayyanar wasu alamomin cutar Corona. A wata sanarwa da gwamnan ya fitar ya ce, wasu cikin...
Uwar jam’iyyar PDP ta ƙasa ta amince da shugabancin jam’iyyar a Kano na tsagin tsohon gwamna Kwankwaso. Hakan na cikin sanarwar da mai magana da yawun...
Daga Abdulkadir Haladu Kiyawa : Makada a kasar Hausa sun bada gudunmawa wajen kwarzanta gwanaye ko kuma kalubalantar wasu ayyuka marasa kyawu a cikin al’umma. Ka...
Masu bukata ta musamman da dama ne suka mama ye ginin majalisar wakilan Najeriya a Alhamisdin nan. Masu bukata tamusamman din sun fito ne daga yankin...
Hukumar hana fasakwauri ta Kasa shiyar Kano da Jigawa ta ce bude boda ba ya nufin a shigo da kayan da doka ta haramta ba, a...
Kamfanin shirya gasar league a Najeriya wato LMC ya ce akwai yiwuwar samun tsaiko wajen fara gasar cin kofin kwararru na kasa sakamakon cigaba da samun...
Jam’iyyar PDP tsagin Alhaji Aminu Wali ta bayyana dalilan da suka sanya ta dakatar da tsohon gwamnan Kano Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso daga jam’iyyar. Shugaban jam’iyyar...
Kungiyar kwallon kafa dake kasar Faransa wato Olympique Marseille za ta bude makarantar koyar da wasanni a cikin sashin koyon harkokin wasanni dake jami’ar Port Harcourt...
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar birnin Kano Sha’aban Ibrahim Sharaɗa ya caccaki gwamnatin Kano. Cikin wani faifan bidiyo mai daƙiƙa hamsin da tara ya...
Majalisar wakilai da ta dattijan kasar nan, sun yi Allah wadai bisa yadda ake samun karuwar matsalar tsaro a kasar. Majalisun biyu sun bayyana takaicinsu kan...