

Kungiyar kwallon kafa ta Inter Milan ta dauki dan wasan bayan kasar Italiya Matteo Darmian a matsayin aro daga kungiyar Parma. Damian zai ci gaba da...
Amurka ta shawarci gwamnatin rikon kwarya ta kasar Mali da ta mutunta yarjejeniyar da suka cimma da kungiyar raya tattalin arzikin yammacin kasashen Afrika ta ECOWAS....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da fitar da kudi naira biliyan goma don ci gaba da shirye-shiryen ayyukan kidaya a sauran kananan hukumomi 546 a...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da biyan malaman makaranta sabon tsarin albashi a kasar nan. Shugaba Buhari ya bayyana haka a yau litinin yayin taron...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta ƙulla yarjejeniya da dan wasa Edinson Roberto Cavani, kan albashi kimanin fan yuro 210,000 a kowane mako. Cavani zai...
Kungiyoyin manyan ma’aikatan jami’ar Bayero da ke nan Kano wato SSANU da na NASU sun yi kira ga mambobinsu da su fara gudanar da yajin aikin...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta amince da daukar mutane 3,850 ‘yan asalin jihar domin horas da su a matsayin ‘yan sandan sarauniya wato constabulary,...
Shugaban kungiyar kwallon kafa ta birnin tarayya Abuja Abba Moukhtar Muhammad, ya nuna gamsuwarsa bisa nadin da hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta yiwa wasu...
Hukumar yaki da cuta mai karya garkuwar jiki ta kasa NACA ta ce tana bukatar kashe kudi naira dubu hamsin ga duk wani mai fama da...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Jigawa ta tabbatar da cewa masu garkuwa da mutane sun sace wani malamin makaranta a karamar hukumar Auyo ta jihar. Malamin...