

Masanin tattalin Arzikin na Jami’ar Bayero dake nan Kano, Farfesa Ibrahim Garba Sheka ya ce karin farashin man fetur da wutar lantarki da gwamnati ta yi...
Maimartaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya yaba wa shirin muradan raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta yamma na ECOWAS – Vision 2020 zuwa 2050....
Cibiyar daikile yaduuwar cututtuka ta kasa NCDC ta ce a jiya Talata an samu Karin masu dauke da cutar a kasar nan da aywan su ya...
Gwamnatin tarayya ta amince da biyan naira biliyan ashirin hakkokin likitoci da ma’aikatan lafiya dake gaba-gaba wajan yaki da cutar corona a fadin kasar nan. Ministan...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kogi ta gurfanar da kwamishinan kula da albarkatun Ruwa a gaban kotu bisa zarginsa da laifin aikata Fyade. A na dai...
Rundunar sojin kasar nan ta ce ta kashe gawurtaccen dan fashin nan mai suna Terwaza Akwaza da ya addabi al’ummar jihar Benue. A jiya talata ne...
Kungiyar kwallon kafa ta mata ta Manchester City ta sake daukar ‘yar wasan kasar Ingila, Lucy Bronze daga kungiyar Lyon. Lucy Bronze ta saka hannu a...
Dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Chelsea Michy Batshuayi, zai saka hannu domin tsawaita kwantiragin sa da kungiyar kafin ya tafi Crystal Palace a matsayin...
Ministan matasa da wasanni, Sunday Dare, ya ce, matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na mayar da wasanni daga harkokin nishadantuwa zuwa kasuwanci, ya sanya dole...
Daga Mu’azu Tasi’u Abdurrahaman Wani masanin tattalin arziki a Jami’ar Yusif Maitama Sule a nan Kano ya bayyana cewa rashin maye gurbin ma’aikatan da suka yi...