

Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya ce, za a kammala aikin titin jirgin kasa na Legas zuwa Ibadan wanda zai ci $ 1.6bn a watan Disambar bana...
Mai Martaba sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar ya ce in aka yi laakari da irin cigaba da aka samu a kasar nan cikin shekaru sittin da...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta kone Sinadrin harhada lemo na Jolly Jus kimanin katan dubu ashirin da takwas da dari uku da ashirin da biyu,wanda...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci gwamnatin tarayya ta sake yin nazari kan yadda ake rabon arzikin kasa. Kwamishinan kananan hukumomi na jihar Kano...
Guda daga cikin jagororin jam’iyyar PDP a jihar Kano Ambasada Aminu Wali ya ce, ya amince ayi sulhu tsakaninsa da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso jagoran darikar...
Musa Iliyasu Kwankwaso daga jam’iyyar APC ya ce dalilin da yasa suke rigima da ‘yan kwankwasiyya musamman jagoranta Dr. Rabiu Musa Kwankwaso bai wuce idan suma...
Musa Iliyasu Kwankwaso daga jam’iyyar APC ya ce dalilin da yasa suke rigima da ‘yan kwankwasiyya musamman jagoranta Dr. Rabiu Musa Kwankwaso bai wuce idan suma...
Alhajiji Nagoda daga jam’iyyar PDP ya kalubalanci gwamnatin jihar Kano kan batun rushe gidajen mutanan Haji Camp wanda yace hakan da gwamnatin ta Kano ta yi...
Daga Safara’u Tijjani Adam Shugaban Karamar hukumar Dawakin Tofa Alhaji Ado Tambai kwa ya ce tuni aka fara gudanar da gyaran makarantu a karamar hukumar...
Daga Hafsat Abdullahi Danladi Kungiyar da ke rajin kare samar da shugabanci na gari da bunkasa harkokin dimukradiyya da ci gaban matasa SEDSAC ta bayyana...