

A yau ne ake sa ran shugaban Hukumar KAROTA Baffa Babba Dan-Agundi zai gurfana gaban kotun majistiri da ke nan Kano, sakamakon zargin sa da aikata...
Hukumar dake bincike kan zargin ta’ammali da miyagun kwayoyi ta kasar India ta aike da takardar sammaci zuwa ofishin ta ga jarumai mata guda uku na...
Jarumi Hritik Roshan Ya bayar da tallafi kudi ga wasu kananan yara ‘yan kimanin shekara 20 wanda suke kwaikwayon rawa a kasar India. Jarumi Hritik Roshan...
Alhaji Munir Dauda mai magana da yawun jam’iyyar APC a karamar hukumar Kazaure yace daga wannan rana sun kori shugaban jam’iyyar na karamar Hukumar sakamakon zargin...
Matashi Hon Babawo Kazaure ya kalubalanci tsohon gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido da kuma tsohon dan majalisa mai wakiltar Burnin Kudu da Buji Hon Faruk...
Dattijo Hon Kabiru Shugaba Kofar Na’isa daga jam’iyyar APC yace bai kamata mutame su rika sukar gwamnatin shugaban kasa Buhari ba kasancewar abunda shugaban keyi yanayi...
Kotun Majistare ƙarkashin mai shari’a Tijjani Saleh Minjibir, mai lamba 60 a gidan Murtala dake Kano ta dakatar da shugabannin ƙungiyar masu ƙungiyoyin ƙwallon kafa rukuni...
S A Aminu Gurgu Mai Fulo ya kalubalanci shirin shinfida layin dogo daga Kano zuwa Niger da gwamnatin Shugaban kasa Buhari ke yi domin babu abunda...
Tsohon shugaban kunguyar Kwadago ta kasa kwamared Isa Tijjani yace janye yunkurin kungiyar kwadago ta kasa da suka yi baya bisa ka’ida kuma ya sabawa kundin...
Dan wasan tsakiyar kungiyar Liverpool, Thiago Alcantara ya kamu da cutar Corona. Dan wasan mai shekaru 29, yanzu haka ya killace kansa a gida kamar yadda...