

Bashir Sanata ya soki gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari kan mawuyacin halin da ‘yan Najeriya ke ciki a halin yanzu. Bashir Sanata a jam’iyyar PDP na...
Dattijo Magaji Yalawa ya nemi afuwar wadanda suka yi tallan jam’iyyar APC suka kuma zaba, saboda gwamnatin shugaba Buhari ta gaza karara. Magaji Yalawa ya bayyana...
A yau ne babban Jarumin barkwancin na masana’atar Bollywood na kasar India wato Jaya Prakash Reddy ya mutu. Jaya Prakash Reddy wanda ya ke fitowa a...
Adamu Dan juma’a Isa Bakin wafa daga jam’iyyar APC ya shawarci gwamnatin Shugaba Buhari data bude iyakokin Najeria na tsandauri domin zai ragewa ‘yan kasa matsin...
Majalissar dokokin jihar Jigawa tace bata da wani kudiri na ragewa ko hana Jami’ar Sule Lamido dake Kafin Hausa kudin tallafin da kananan hukumomin jihar ke...
Wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da mutane huɗu tare da sace dukiya mai yawa a garin Nahuce na ƙaramar hukumar Bungudu da ke jihar...
Zakakurin dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Lionel Messi, ya dawo sansanin kungiyar domin ci gaba da daukar horo, bayan gaza cimma burin sa na...
Ƙungiyar masu kamfanoni a unguwannin Bompai da Tokarawa ta ce, akwai yiwuwar ta rage ma’aikata a kamfanunuwan sakamakon ƙarin farashin wutar lantarki. Shugaban ƙungiyar masu masana’antu...
Babbar kotun jiha mai zamanta a Miller Road karkashin jagorancin mai shari’a Aisha Mahmud Ibrahim, ta fara sauraron karar da aka gurfanar da wasu mutane uku...
Kotun majistire mai lamba 42 karkashin mai shari’a Hanif Sanusi Yusuf, ta aike da wani matashi mai suna Auwal Abdullahi Ayagi gidan gyaran hali, bisa zarginsa...