

Daga Abubakar Tijjani Rabi’u Tsadar kayan masarufi ta sanya rufe gidan abincin Naira Talatin a nan Kano, wanda a kwanakin baya al’umma kanyi tururuwa zuwa don...
Hadaddiyar kungiyar malamai ta kasa ta bukaci makarantu masu zaman kansu da su bi dokokin da aka shimfida wajen kare dalibai daga kamuwa daga cutar COVID-...
Gwamnatin tarayya ta yi karin gaske kan sake yin nazarin kudirin dokar da ta kafa ma’aikatar albarkacin ruwa ta shekara ta 2020, ta na mai cewa...
‘Yar wasan guje-guje da tsalle-tsalle Ese Brume na daya daga cikin jerin manyan ‘yan wasan da za su fafata a wasan karshe na gasar League ta...
Gwamnatin jihar Kebbi ta jagoranci tawagar hukumar kwallon kafa ta kasa wajen kaddamar da fara ginin matsakacin filin wasan da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA...
Ministan matasa da wasanni Sunday Dare, ya ce matukar aka farfado da gasar cin kofin makarantun sakandire a fadin kasar nan, to ba sai an dogara...
Babbar kotun jiha wacce mai shari’a Dije Abdu Aboki ke jagoran ta, ta wanke wani matashi mai suna Saifullahi Haruna Kabo da ake zargin da aikata...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasa, Gernot Rohr, ya gayyaci karin ‘yan wasan kasar nan shida da suke taka leda a kungiyoyin kwallon kafa...
Mun gama tattaunawa da zababban gwamnan Edo God win Obaseki kan batun dawowarsa APC nan gaba kadan. Mataimaki na musamman ga gwamna Ganduje Shehu Isa Driver...
Hukumar gudanarwa ta kwalejin kimiyyar da fasaha ta Jihar Kano, ta ce babban kalubalen da kwalejin ke fuskanta shi ne yawan daliban da ta ke samu...