

Ministan sadarwa ta kasa Dr, Isa Ali Pantami ya kaddamar da wasu ayyuka da zai bunkasa fasahar sadarwa ta kafar Internet da aka kammala guda 6...
Ma’aikatar dake kula da harkokin kasuwanci,kirkire-kirkire da fasaha ta jihar Kaduna ta garkame gidajen saida abinci da kayan kwalama da kuma na barasa kuda 6 saboda...
Mai alfarma sarkin musulmai Alhaji S’ada Abubakar na III ya ayyana ranar Juma’a mai zuwa 31 ga watan Yulin da muke ciki a matsayin ranar da...
Kotun sauraron ‘korafin za’ben ‘dan majalisar dokokin jihar Kano, mai wakiltar ‘karamar hukumar Rogo ta ‘kwace kujerar ‘dan majalisar dokoki mai wakiltar ‘karamar hukumar Rogo daga...
Dangin matashin nan Yunusa Dahiru wanda aka fi sani da Yunusa Yellow da ke tsare a jihar Bayelsa, sun ce har yanzu ba a sallamoshi daga...
Dan majalisar jiha mai wakiltar karamar hukumar Danbatta Murtala Musa Kore, ya ce al’umma suyi shiri domin kare kansu domin kuwa gwamnati ba zata iya kare...
Wasu bangarori uku a tashar gidan telebijon na kasa NTA dake jihar Kawara sun kama da wuta sakamakon wutar lantarki mai karfin gaske da aka dawo...
Wata kungiya a nan Kano mai suna Mu hadu mu gyara, ta bayyana damuwarta kan yadda ake cakuda masu manya da kananan laifi a wuri guda...
Majalisar dinkin duniya ta yi Alla-wadai da kisan ‘yan kungiyar Boko Haram suka yi wa wasu ma’aikatan bayar da agaji guda biyar a jihar Borno, bayan...
Eyitayo Jegede mai lambar kwarewa ta SAN ya lashe zaben fidda gwani na takarar gwamna a Jihar Ondo, bayan doke abokan takararsa guda guda bakwai, ciki...