

Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce mutum 11 ne aka tabbatar sun kamu da cutar Covid-19 a fadin jihar, ranar Alhamis, Ma’aikatar ta wallafa hakan...
An samu karin masu dauke da cutar Covid-19 a Najeriya da adadinsu ya kai 499 a ranar Alhamis, in ji hukumar dakile yaduwar cutuka ta kasar....
Firaministan Sudan Abdalla Hamdok ya maye gurbin ministocin kudi, da na kasashen waje, da na makamashi da na kiwon lafiya da kuma wasu manyan ministocin uku,...
Ministan man fetur na Najeriya, Timipre Sylva, ya ce gwamnatin tarayya ta cimma matsayar cewa ba za ta iya daukar nauyin tallafin man fetur ba. Mista...
Kwamitin fadar shugaban kasa da ke binciken zarge-zargen cin hanci da rashawa da ake yiwa dakataccen shugaban hukumar EFCC, Ibrahim Magu, ya gayyaci sakataren hukumar ta...
Mataimakin shugaban Najeriya, Yemi Osinbajo, ya aika wasika ga Sufeto Janar na ‘yan sanda, Muhammed Adamu, kan zargin da ake masa na karbar wasu makudan kudade...
Kungiyar Kwallon kafa ta Zamalek Fc, dake Dakata tayi bikin cika shekara 20 da Kafuwar Kungiyar. Bikin wanda aka gudanar tare da fafata wasa a yammacin...
Gwamnatin jihar Kano , ta amince da bada hayar kadada 1,000 ga manoma ‘yan kasuwa don Noman abincin dabbobi wadatacce karkashin shirin bunkasa Noma da kiwo...
Kungiyar kwallon kafa ta Abia Warriors ta nada tsohon mataimakin mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Najeriya, Super Eagles, Imama Amapakabo a matsayin mai horas...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ake da ta’azziyar sag a al’ummar kasar Ivory Coast bisa rasuwar firaministan kasar Amadou Gon Coulibaly wanda ake sa ran cewar...