

Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta ce Najeriya na gab da dakile cutar shan-inna, bayan da ta tattara bayanai game da halin da kasar ke ciki...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya musanta rade-radin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa sirikinsa Abiola Ajimobi ya rasu. Mai taimakawa gwamnan Kano kan...
Hukumar shirya wasan Cricket a kasar Australia (CA) , ta rage Dala miliyan 40 na kasafin kudin gudanar da wasannin sakamakon Annobar cutar Corona. Hukumar tace,...
Mahukuntan Kungiyar Kwallon kafa ta Katsina United, sun musanta labarin da ya karade kafofin sada zumunta cewar ‘yan wasan Kungiyar na bin bashi na watanni bakwai....
Gwamnatin Kano ta nemi kungiyar rajin yaki da cutar Corona ta Kano against Covid-19 initiative da ta rika sanya malamai cikin wadanda zata rika yiwa bita...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta saki shugaban hadakar kungiyoyin rajin kare Arewa, Nastura Ashir Sharif, a ranar Alhamis. A ranar Talata ne ‘yan sanda suka cafke...
Masanin harkokin tsaro a Najeriya kuma tsohon mataimakin sufeton ƴan sanda Muhammad Hadi Zarewa AIG mai ritaya (MNI), ya ce matsalar tsaro a Najeriya rashin kayan...
Kungiyar Kwallon kafa ta Chelsea ta dauki dan wasan gaba mai zura Kwallo na kungiyar Kwallon kafa ta RB Leipzig ,dan kasar Jamus (Germany ) Timo...
Shirin kiyaye zaizayar kasa da kula da kananan madatsun ruwa NEWMAP, ya horas da manoman rani 50 daga kananan hukumomin jihar Kano 5 kan dabarun noman...
Gwamnatin jihar Kano ta haramta yin goyan biyu ko fiye da haka a babura masu kafa biyu a jihar nan. Shugaban hukumar karota Baffa Babba Dan’Agundi...