

Bayan dawowa, gasar firimiyar kasar Ingila, sakamakon tsaikon da ta samu akan cutar Corona tun watan Maris kungiyar Arsenal, ta fara gasar da koma baya, bayan...
Gwamnatin jihar Kano ta fara daukar Malaman makarantun tsangayu aiki. Kwamishinan ilimi na jihar Kano, Muhammad Sanusi Kiru ne ya bayyana haka yayin taron kaddamar da...
Ma’aikatar kasafin kudi da tsare-tsare ta jihar Jigawa tace kasafin kudin da aka warewa bangaren cimaka (Nutrition) baichanza ba daga yanda aka ware masa tun asali....
Wani masanin tsirrai da aikin noma ya bayyana canjin yanayi da cewa daya ne daga abubuwan da ke haifar da kwararowar hamada da fari musamman a...
Sama da mutum 30,000 hukumomi a kasar Brazil suka tabbatar sun kamu da cutar Coronavirus a ranar Talata kadai. Yanzu haka dai kasar ta kasance ta...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya caccaki rahoton gwamnatin tarayya da ta fitar game da mace-macen da aka yi a Kano. Maitaimakawa gwamnan kan kafafen sada...
Kwamitin zartarwa na Jam’iyyar APC ya naɗa tsohon gwamnan jihar Oyo Sanata Abiola Ajimobi a matsayin shugaban riƙo na Jam’iyyar a matakin ƙasa. Hakan ya biyo...
Kungiyar Kwallon kafa ta Bayern Munich, ta zama zakaran gasar Bundesliga na kasar Jamus (Germany ) na bana, kuma karo na takwas a jere. Bayern Munich...
An kammala shirye shiryen dawowa gasar wasan Tennis na gasar US Open a watan Agustan bana ba tare da ‘yan kallo ba kamar yadda gwamnan birnin...
Ya zuwa yanzu dai Najeriya ta kasance kasa ta uku da suka fi yawan masu dauke da cutar Covid-19 a nahiyar Afrika inda take biyewa kasashen...