

Gwamnatin tarayya tace sakamakon karyewar tattalin arziki saboda annobar corona musamman ma a tsakanin manoma ne yasa ta rage farashin takin da take samarwa daga naira...
Jaridar Punch ta rawaito cewa gobarar ta tashi ne daga saman gini wanda ya sanya hayaki ya turnaki saman yankin baki daya. Sai dai kawo yanzu...
Rundunar sojan kasar nan kar kashin rudunar yaki ta Sahel Sanity ta ceto mutane 8 da aka sace aka yi garkuwa da su tare kuma da...
Gwamnatin tarayya ta ce dubun matasa ne za su sami aikin yi bayan an sake gina dakunan wasannin kwai-kwayo na da’be. Ministan yada labarai Alhaji Lai...
A baya-bayan nan ne gwamnatin Kano ta sanar da cewa za ta kaddamar da shirin bayar da tallafi ga mata masu juna biyu da kananan yara,...
Bayan shafe watanni cikin dokar zaman gida sanadiyyar cutar Corona, yanzu haka tuni jama’ar masana’antar shirya fina-finan hausa ta Kannywood suka ce sun fara komawa ci...
Kungiyar likitoci ta Jihar Lagos ta ce daga gobe litinin za ta fara yajin aikin gargadi na kwanaki uku, bayan da gwamnatin jihar ta gaza cika...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta na Operation Hadarin Daji sun samu nasarar hallaka ‘yan bindiga da dama tare da lalata maboyarsu da ke dajin...
Wata kungiya mai zaman kanta mai rajin dorewar ci gaban al’umma da ayyukan gina Bil-adama wato Sustainable Dynamic Human Development Initiative, ta horas da masu tuka...
Sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar na biyu, ya bukaci manoman da ke masarautar ta Karaye da su jajirce wajen Noma a damunar bana domin samar da...