

Wata gobara da ta tashi da Unguwar Tudun Maliki dake nan birnin Kano, ta yi sanadiyar Asarar dukiyoyi masu tarin yawa, tare da lalata wasu gidaje...
An dauki matakan tsaro a harabar majalisar dokoki ta Kano a dazu bayan da jami’an tsaro suka mamaye majalisar Wakilin mu na majalisar dokoki Awwal Hassan...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta labarun da ake yadawa a shafukan sada zumunta wanda ke bayyana cewa an samu bullar Annobar Coronavirus a jihar Kano. Hakan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta tabbatar da garkuwa da ‘yan wasa biyu dake wasa a gasar Firimiya ta kasa. Rundunar ta ce a jiya lahadi...
Da misalin karfe biyu na ranar yau Litinin ake sa ran cewa, gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje zai yi wa al’ummar jihar Kano jawabi...
Kungiyar shuganannin kananan hukumomi na jihar Kano ta ce kananan hukumomi a matakin su, sun shirya tsaf don tunkarar annobar Covid-19, la’akari da yadda ta ke...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin rufe dukkan Tsangayun karatun alkur’ani da makarantun Islamiyya dake fadin jihar don kaucewa annobar Coronavirus. Shugaban hukumar Tsangayu da makarantun...
Hukumar makarantar Islamiyya ta Tahfizul Qur’an dake unguwar Daneji a Kano ta rufe makarantar a ranar Asabar saboda fargabar annobar Coronavirus. Sakataren makarantar Dakta Ahmad Abdullahi...
Tun bayan sanarwar da hukumar Kwallon kafa ta Kasa (NFF) ta fitar na dakatar da dukkan wasannin Kwallon kafa a kasar nan, sakamakon cutar Coronavirus, kungiyoyin...
Dan wasan Kwallon kafa na kungiyar Enugu Rangers International, Ifeanyi George, mai wasa a tsakiya ya rasu sakamakon hadarin Mota da ya rutsa dashi da abokanan...