

Hukumar aikin hajji ta Najeriya ta ce har yanzu tana jiran matakan da gwamnatin kasar Saudiyya ta dauka game da aikin hajjin shekarar 2020, kafin ta...


Kasar Indonesia, ta sanar dacewar al’ummar kasar ba zasu yi aikin Hajjin bana ba. Ministan harkokin addinai na kasar ta Indonesia, Fachrul Razi, ya bayyana haka ...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Schalke 04, dake kasar Jamus wanda ya zo aro daga kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Jean Clair Todibo, zai koma...
Gwamnatin jihar Kano ta magantu kan sassauta dokar kulle a jihar da gwamnatin tarayya tayi. A cikin wata sanarwa da Gwamnatin Kano fitar a daren Litinin...
Kungiyar dake wayar da kan al’umma da tallafawa mabukata kan cutar Covid-19 wato CORA, ta ce, za ta ci gaba da duba marasa lafiya kyauta da...
Gwamnatin jihar Kano ta kafa wani kwamiti na musamman wanda zai sasanta tsakaninta da gamayyar kungiyoyin kwadago na jihar wadanda suka bata wa’adin makwanni biyu kan...
Babban bankin kasa (CBN), ya gargadi bankunan kasuwanci na kasar nan da su gaggauta warware matsalolin da abokan huldarsu masu amfani da na’urar cirar kudi ta...
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta yi barazanar janye kwantaraginta da kocin Super Eagles Gernot Rohr matsawar kungiyar ta gaza tabuka rawar gani. Ministan wasanni, Sunday...
Gwamnatin tarayya ta ce zata raba ingantaccen irin shuka da kayan noma ga kananan manoma sama da miliyan biyu a kasar nan don inganta harkokin nona...
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da kamuwar mutane 3 da cutar Covid-19 a jihar. Ma’aikatar lafiya ta jihar ce ta sanar da hakan a shafinta na...