

Gwamnatin jihar Kano ta ce a yanzu haka ta kammala shirye shiyen ta na almajiran da zaa sanya a makarantun tsangaya da ke mazabun majalisar dattawa...
Rikici ya barke ne ya biyo bayan wani kudiri da daya cikin ‘yan majalisar ya gabatarwa dangane da binciken da majalisar take son kan mai martaba...
Masanin tattalin arziki dake jami’ar Bayero Dr Bello Ado ya ce bullar cutar Corona ta shafi tattalin arzikin kasar nan, duba da yadda hada-hadar kasuwanci ta...
AUTAN ALI (Coron Virus) ya sha kaye. Shahararre Dan Damben nan Autan Ali, da aka fi sani da Coruna Virus, ya sha kaye a wasan...
Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Nasarwa United dake birnin lafiya, ya rasu a filin Kwallo yayin da ake tsaka da wasa, bayan sun...
Wata motar Siminitin Dangote ta hallaka mutane hudu a unguwar Gaida da ke nan birnin Kano. Wakilin mu Abubakar Sabo ya rawaito mana cewa, lamarin ya...
A yau Lahadi ne aka gudanar da jana’izar marigayi Alhaji Hassan Dalhatu wanda ya rasu a daren Asabar da ta gabata. Alhaji Hassan Dalhatu daya ne...
Majalisar zartaswa ta Kano ta amince da ware kudi da yawan su ya zarta naira miliyan 245 don fara biyan malaman jami’ar kimiyya da fasaha ta...
Kungiyar cigaban al’ummar unguwar Ja’en ta nemi majalisar dokokin jihar Kano kan ta gabatar da mutumin da aka ce daga unguwar ta Ja’en yake, ya shigar...
Gwamnatin tarayya zata kashe Biliyan Dari da Hamsin wajen yin aikin tituna arba’in da hudu na manyan hanyoyi a fadin kasar nan. Karamin ministan aiyyuka da...