

Wasu daliban makarantun Sakandire a jihar Bauchi sun gudanar da wata zanga-zangar lumana a yau Jumu’a. Masu zanga-zangar dai sun karade tituna daban-daban na jihar Bauchi...
Al’amuran mulki sun tsaya cak a ma’aikatar samar da ruwansha ta jihar Kano, sakamakon rashin biyan ma’aikatan hukumar mafi karashin albashi da hukumar ta gaza biya...
Cibiyar dake dakile cututtuka ta kasar Amurka, CDC ta ce mutanen dake barin gemu da kasumba a fuskar su za su iya kamuwa da cutar Coronavirus....
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da bullar cutar nan mai saurin halakarwa wato Corona Virus wadda aka sauyawa suna zuwa COVID-19 a Najeriya. Ministan lafiya na kasa...
Ku saurari shirin Kowane Gauta na ranar Alhamis 27/02/2020 tare da Adam Sulaiman A yi sauraro lafiya Download Now
Ku saurari shirin Inda Ranka na ranar Alhamis 27/02/2020 tare da Nasiru Salisu Zango A yi sauraro lafiya Download Now
Gwamnatin tarayya ta amince da fitar da kudi naira biliyan ashirin da tara, na aikin kwangilar gina hanya daga Sokoto zuwa Jigawa ya zarce zuwa Jamhuriyyar...
Wani Sojan kasar nan dake cikin rundunar Operation LAFIYA DOLE da ke aikin samar da tsaro a Malam Fatori da ke jihar jihar Barno, ya kashe...
Jama’ar da ke gudanar da kananan sanao’i da suka yi rumfa ko suka ajiye kwantaina a yankin karamar hukumar Birnin Kano da kewaye, za su fara...
Rundunar yan sandan jihar Katsina, ta yi nasarar kashe wasu ‘yan fashi da kuma masu garkuwa da mutane da suka addabi Kananan hukumomin Kankara da Dan...