

Rahoton: Shamsu Da’u Abdullahi Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya buƙaci ‘yan siyasa da su rika tausasa kalamansu yayin yakin neman zaben da...
Majalisar zartaswar Najeriya, ta amince a kashe Naira biliyan hudu domin gudanar da wasu muhimman ayyuka guda uku. Ayyukan dai sun hada da gina ofisoshin shugabannin...
Gwaman jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai, ya ce, akwai wasu jami’ai a fadar gwamnatin tarayya ta Aso Villa da ke birnin tarayya Abuja da sike yi...
Babbar kotun daukaka kara a jihar Kano, ta umarci kwamishinan ‘yan sandan da ya gudabar bincika tare da kama shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano Alhaji...
Babban bankin ƙasa CBN, ya ce, zai ci gaba da sauya wa mazauna yankunan karkara kuɗi a hannu domin sauƙaƙa musu samun sababbin kuɗin. Mataimakin Daraktan...
Gwmanan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kori dakataccen shugaban hukumar karbar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa Barrister Muhuyi Magaji Rimingado daga shugabancin hukumar....
Majalisar masarautar Rano, ta buƙaci babban bankin ƙasa CBN da ya ƙara wa’adin daina amfani da tsofaffin kuɗin ƙasar nan. Sakataren masarautar Alhaji Sani Haruna Rano,...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’I ya ce, gwamnatin tarayya za ta kashe sama da naira tiriliyan shida a matsayin kudin da za ta bayar na...
Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin mutane goma sha hudu da zai gaggauta kawo karshen matsalar karancin man fetur din da ake fama da shi a fadin...
Gwamnatin jihar Katsina, ta ayyana gobe Alhamis 26 ga Janairu a matsayin ranar hutun ma’aikata a dukkanin kananan hukumomin jihar domin shirin tarbar shugaban kasa Muhammadu...