

Zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya tabbatar da cewa, yana cikin koshin lafiya, kuma a shirye yaki ya jagoranci Nijeriya yadda ya kamata. Hakan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tafi kasar Ghana domin halartar taron ƙoli na shugabannin ƙasashen yankin tekun Guinea da za a gudanar a Accra babban birnin...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta tabbatar da cewa daga gobe Talata za ta fara kwaso ‘yan Nijeriya sama da dubu biyu da...
Kungiyar ‘yan jarida ta Nijeriya NUJ, reshen gidan Rediyon Freedom da ke jihar Kano, taya al’ummar Musulmi murnar zagayowar bikin Sallah ta bana. Hakan na cikin...
Mahukunta shirya gasar ajin ƙwararru mataki na biyu a ƙasa wato ‘Nationwide League One NLO, sun tabbatar da jihar Kano a matsayin birnin da za a...
Ministan shari’a na Nijeriya Abubakar Malami SAN, ya amince da halartar zaman kwamitin bincike na majalisar wakilai kan yadda aka sayar da ganga miliyan 48 ta...
Shugaban majalisar Dattijai Sanata Ahmad Lawan da takwaransa na majalisar Wakilai Femi Gbajabiamila, sun bukaci al’umma da su ci gaba da yi wa Niajeriya addu’ar samun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci al’ummar Nijeriya, da su kara jajircewa musamman wajen nuna hakuri da juriya da juna a zamantakewar rayuwa. Wannan na cikin...
Hukumomin Saudiyya sun sanar da ganin watan Shawwal a yau Alhamis. BBC ta ruwaito cewa, An ga watan ne a yankin Tumair na Saudiyya kamar yadda...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci al’ummar jihar da su zauna a muhallanu lokacin gudanar da kidayar da za a gudanar a watan...