Mai Martaba Sarkin Katsina Alhaji Abdulmumin Kabir Usman ya kori ɗaya daga cikin hakimansa, sakamakon samun sa da hannu dumu-dumu wajen taimakawa ƴan ta’adda. Masarautar Katsina...
Rundunar sojin saman ƙasar nan ta tabbatar da cewa jirginta yayi hatsari. A cikin sanarwar da mai magana da yawun rundunar Air Commodore Edward Gabkwet ya...
Rundunar sojin saman ƙasar nan ta tabbatar da cewa jirginta yayi hatsari. A cikin sanarwar da mai magana da yawun rundunar Air Commodore Edward Gabkwet ya...
Babban Hafsan Sojin ƙasar nan, Janar Ibrahim Attahiru ya yi haɗarin jirgin sama a yau Jumu’a a kan hanyar sa ta yziyarar aiki a Kaduna. Jaridar...
Sponsored SAKON BARKA DA SALLAH DAGA NI AMB.YUNUSA YUSUF HAMZA ( FALAKIN SHINKAFI,JARMAN MATASAN AREWA) Alhamdulilah godiya ta tabbata ga Allah (S.W.T) da Ya nuna mana...
Jami’an soji sun kai sumame unguwar Hotoro filin Lazio da ke nan Kano. Mazauna unguwar sun shaidawa Freedom Radio cewa, sojojin sun dira unguwar ne, yayin...
Gwamnatin jihar Kano ta bai wa ɗaliban makaranta hutun bikin ƙaramar sallah. Hakan na cikin wata sanarwa da babban mai taimakawa Gwamnan Kano kan harkokin ilimi...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dakatar da shugabar hukumar kula da tashoshin Jiragen Ruwa ta ƙasa (NPA) Hajiya Hadiza Bala-Usman. Hakan na cikin wata sanarwa da...
Rahotanni daga unguwar Yamadawa Ɗorayi Babba da ke ƙaramar hukumar Gwale a nan Kano, na cewa, al’ummar unguwar sun cafke wasu mutane biyu da ake zargin...
Shugaban hukumar ƙwallon Zari Ruga ta (Rugby ) na jihar Kano, Mista Martin Crawford, ya ce, Najeriya na fuskantar Barazanar kasa halartar gasar Kofin Duniya na...