

Fitaccen dan siyasa kuma Babban Daraktan hukumar samar da gidaje ta kasa ya ce Gwamnatin tarayya zata cigaba da shirya tarukan addu’oi na malamai don yiwa...
Gwamnatin jihar Kano ta biya kimanin naira miliyan 50 ga hukumar shirya jarrabawar kammala sakandare ta kasa NECO domin sakin sakamakon jarrabawar daliban jihar Kano. Kwamishinan...
Majalisar dokoki ta jihar Kano ta dage komawa zaman majalisar daga litinin din makon gobe har zuwa wani lokaci a nan gaba. Hakan na cikin wata...
Wani malami a Tsangayar nazarin harkokin tarihi da al’amuran kasa da kasa na Jami’ar Yusuf Maitama Sule da ke nan Kano Malam Kabiru Ibrahim Danguguwa, ya...
Kotun shariar musulunci ta Ajingi , kar kashin mai sharia Malam Usman Haruna Tudun Wada, ta bada umarnin ma yarda wasu ‘yan mata dake rawar Solo...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta tabbatar da cewa wani harin ‘yan bindiga a kananan hukumomin Chikun da Giwa da kuma Igabi, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 4...
Gwamnan Jihar Zamfara Bello ya tabbatar da cewa ‘yan bindiga sun kashe mutane 15 sannan kuma suka sace mutane 11 a Jihar. Bello Matawalle ya tabbatar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci mashawarcinsa kan harkokin tsaron Manjo Janar Babagana Munguno da gaggauta tsara yadda za a kawo karshen haren-haren ‘yn bindiga a...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, zata raba takunkumin rufe baki da hanci miliyan 2 a dukkanin masarautu 5 da ke jihar nan, don kare jama’a daga...
Biyo bayan sake bullar cutar COVID-19 a sassan duniya a karo na biyu, jihar Kano ta bayyana cewar mutane goma sha bakwai ne suka rasa rayukan...