

Kungiyar da ke rajin tabbatar da daidaito da gaskiya a ayyukan gwamnati SERAP ta yi barazanar gurfanar da majalisun dokokin tarayyar kasar nan da kuma kungiyar...
Sifeto Janar na ‘yan sandan kasar nan Muhammed Adamu ya amince da yiwa wasu manyan jami’an rundunar sauyin wajen aiki. Hakan na cikin wata sanarwar ce...
Majalisar dattijai ta kalubalanci ministan yada labarai da raya al’adu Alhaji Lai Muhammed game da wasu ayyuka da ma’aikatarsa ta gudanar a cikin kasafin kudin bana....
A Karo na biyu cikin kwanaki biyu tsohon shugaban hukumar tattara haraji ta kasa Babatunde Fowler ya sake gurfana gaban hukumar yaki da cin hanci da...
Humumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta NECO ta ce za a ci gaba da rubuta jarrabawar a ranar litinin mai zuwa 9 ga watan nuwamban da...
Ana zargin wata uwargidan da bankawa gidan kishiyarta wuta da yammcin jiya Lahadi a yankin Liman Gwazaye dake karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano. Shaidun gani...
Kotun shari’ar musulunci mai lamba daya karkashin jagorancin mai sharia Abdullahi Halliru Kofar Na’isa ta fara sauraron shari’ar da wata mata ta shigar gabanta tana rokon...
Kwamitin kar-ta-kwana na tsabtar muhalli a jihar Kano, ya kama wata mota makare da madara ba tare da lambar sahalewar hukumar kula da ingancin abinci da...
Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta PSG Thomas Tuchel, ya ce, Neymar ka iya rasa wasanni uku masu zuwa sakamakon rauni da ya samu a...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta Afrika wato CAF Ahmad Ahmad ya kamu da cutar Korona. Hukumar ta bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ta wallafa...