

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta bukaci al’umma musamman iyaye da su kara sanya idanu a kan yaran su, da suke kwanan shago ko waje a...
Cibiyar da ke nazari kan rayuwar almajirai mai suna 2030 ta zargi gwamnatin Kano kan rashin samar da inganta harkar almajirci a jihar. A cewar cibiyar...
An fitar da jerin sunayen limaman da za su yi limanci a sallar tarawihi da na tahajjud a masallacin harami da ke birnin Makkah a watan...
Mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar na uku ya bukaci al’ummar kasar nan da su yi fitan dango don karbar allurar riga-kafin cutar covid-19....
Wani hari ta sama da ake zaton dakarun Houti ne da ke kasar Yemen suka kai kan wata matatar mai a kasar Saudiya, ya lalata wani...
Fitaccen makarancin Alqur’ani a duniya Sheikh Muhammadu Aliyu Assabuni ya rasu yana da shekaru casa’in da daya (91). Sheikh Sabuni ya rasu ne a yau juma’a,...
Fitaccen malamain addinin musulunci anan Kano Sheikh Umar Sani Fagge ya bayyana musabakar alkurani mai girma a matsayin abinda ke nesanta al’umma daga duhun jahilci da...
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya caccaki fitaccen malamin addinin islaman nan da ke Kaduna Sheikh Ahmed Gumi sakamakon neman sulhu da ya ke kokarin...
Kungiyar Jama’atul Tajdidul Islam ta gurfanar da Kwamishinan Shari’a kuma atoni Janar na jihar Kano Barista Lawan Abdullahi gaban kotu, tana bukatar kotun da ta tursasa-shi...
Darikar Tijjaniyya ta nada Sarkin Kano na 14 a Daular Fulani Muhammadu Sanusi na biyu a matsayin Khalifan Tijjaniyya a Najeriya. An gudanar da nadin ne...