Mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar na uku ya bukaci al’ummar kasar nan da su yi fitan dango don karbar allurar riga-kafin cutar covid-19....
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta kasa (NCDC) ta ce akalla mutane dari da talatin da biyar sun kamu da cutar covid-19 a ranar alhamis. A cikin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci ministan Lafiya da ya tabbatar da an amfana da gudummawar da asusun tallafawa kasashe zai bayar ga Najeriya na dala...
Kungiyar Gwamnonin Najeriya ta sake jaddada amincewarta game da ingancin allurar Astra Zeneca ta COVID-19. Batun dai na cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar Kayode Fayemi...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta ce cikin watanni biyu da suka gabata, ta samu nasarar kwace miyagun kwayoyi daban-daban...
Shugaban hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa Burgediya janar Buba Marwa mai ritaya, ya shawaci iyaye da su rika umartar duk wanda...
Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta kasa NARD za ta fara yajin aiki a fadin Najeriya daga ranar 31 ga watan Maris din nan, wanda shi...
Mutane sama da dubu 12 ne suka karbi allurar AstraZeneca ta rigakafin Corona a cikin sa’o’i 48 a Lagos. Kwamishinan lafiya na Jihar Lagos Farfesa Akin...
Hukumar kiwon lafiya ta duniya WHO ta ba da umarnin ci gaba da amfani da allurar riga kafin Cutar Corona, duk ‘yan matsalolin da allurar ke...
Shugaban aikin rigakafi na Hukumar lafiya ta Duniya WHO a Afirka, ya ce dakatar da amfani da rigakafin korona na Astrazeneca da kasashen Turai da dama...