Rundunar ‘Yan sandan Najeriya ta ce ta kubutar da wasu ‘Yan kasar Afrika ta Kudu biyu da aka sace su a wani wurin aikin hakar ma’adinai...
Rundunar sojin kasar nan ta ce ta kashe wasu mayakan Boko-Haram guda bakwai a maboyar su da ke dajin Sambisa. Mai magana da yawun rundunar Burgediya...
Majalisar wakilai ta tuhumi babbar jami’a mai kula da shirin gwamnatin tarayya na samar da aikin yi ga matasa NPOWER Hajiya Maryam Uwais kan rashin sanya...
Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa ta kama tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir David Lawal. Mukaddashin shugaban sashen hulda da jama’a na hukumar...
Shugaban kwamitin kula da birnin tarayya Abuja na majalisar Dattawa Sanata Dino Melaye, ya zargi kamfanin mai na kasa NNPC, da cewa ya bude wani asusu...
Hukumar sadawar ta kasa shiyyar Kano wato NCC, ta musanta cewa jama’a da ke makwabtaka da wuraren da aka girke karfunsn sadawar wanda kamfanonin sadarwa ke...
Ministan cikin gida Janal Abdulrahman Dambazau mai ritaya ya gana da shugabannin jami’an tsaro sakamakon rikicin da ya kunno kai a jihar Filato na kashe makiyaya....
Hukumar kula da jinginar da kadarorin gwamnati ta kasa ICRC ta ce za ta shiga tsakani domin sasanta hukumar kula da filayen jiragen sama ta kasa...
Gwamnatin jihar Taraba ta musanta zargin cewa ta siyo makamai ta rabawa kungiyoyin sakai don farwa Fulani makiyaya a kokarin da take na kaddamar da dokar...
Jihohi goma sha shida cikin talatin da shida na kasar nan ne suka nuna aniyar su ta shiga cikin shirin nan na ware wuraren kiwo ga...