Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci Sojoji su hada kai tare da sauran jami’an tsaro wajen bullo da sabbin dabaru domin kawo karshen aikin masu hare-haren...
Kungiyar da ke rajin tabbatar da dai-daito tsakanin jinsi ta jihar Kano wato CAGSI tayi kira ga majalisar dokokin Jihar Kani da ta amince da kudirin...
A jiya Lahadi ne Hukumar kiyayye auhadura ta kasa ta fayyace a hukumance yadda tsohun sanata John Shagaya daga jihar Filato ya mutu a sakamakon hatsarin...
Daraktan cibiyar wayar da kan al’umma game da shugabanci nagari da kuma tabbatar da adalci CAJA, Kwamared Kabiru Sa’idu Dakata, ya shawarci masu ruwa da tsaki...
Gwamatin tarayya ta ce kasafin bana zai fi mida hankali wajen bunkasa manyan ayyuka a fadin kasar nan musamman ma wajen ganin an karasa ayyukan gine-gine...
A ranar 1 ga watan Maris mai kamawa ne gwamnatin tarayya za ta za ta gurfanar da dan-majalisar tarayya daga Jihar Kogi Sanata Dino Melaye gaban...
Bangaren shari’a a jihar Kano ya kafa kwamitin sauraron korafe-korafen zaben kananan hukumomi wanda za’a yi Asabar mai zuwa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa...
Tsohon shugaban hukumar zabe ta Najeriya INEC Farfesa Attahiru Jega, ya ce mulkin dimukuradiyya bai amfanar da al’ummar Najeriya da komai ba, face handama da kuma...
Ministan Ilmi na Najeriya Malam Adamu Adamu ya fara zagayen duba cibiyoyin da aka ware don gudanar da jarrabawar shiga manyan makarantun ta JAMB ta shekarar...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama wani mutum da ake zargi da Safaran Bindigogi zuwa Jihar Benue. Mataimakin kwamandan hukumar...