Hukumar gudanarwar Asibitocin jihar Kano ta bukaci Asibitocin gwamnatin jiha da su samar da tsarin bada lafiya mai nagarta ga marasa lafiyan fadin jihar Kano. Shugaban...
Majalisar koli kan tattalin arzikin Najeriya ta kafa wani kwamitin mutum goma domin nemo mafita kan rikice-rikice da ake yawan samu tsakanin manoma da makiyaya a...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi wasu shugabannin jam’iyyar APC a wajen wata liyafar cin abinci a fadar Asorok da ke Abuja a daren jiya. Shugaban...
Gwamnonin jihar Sokoto da Kebbi Da Zamfara da Katsina sun ce a shirye suke su dafa wa gwamnatin tarayya domin taimaka mata wajen hako man fetur...
Kungiyar miyatti Allah Kautal-Hore ta musanta zargin da ake yiwa Fulani makiyaya na kisan mutanen da aka yi a Jihar Benue. Shugaban kungiyar na kasa Alhaji...
Kungiyar manoma kashu ta kasa ta ce kasar nan ta samu naira biliyan dari da arba’in da hudu da miliyan dari bakwai wajen fitar da ‘yayan...
Al’ummar jihar Kaduna musamman wadanda suke zagaye da madatsar ruwa ta KANGIMI sun yi kira ga masu ruwa da tsaki da su kawo musu dauki sakamakon...
Majalisar Dattawa ta baiwa sufeto Janar na ‘yan-sandan kasar nan Ibrahim Idris wa’adin kwanaki goma sha hudu da ya bincika ya kuma kama wadanda ke da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar wani dan majalisa da ke wakiltar Takum I a majalisar dokokin jihar Taraba mai suna Hosea Ibi...
Kungiyar masana kan magunguna ta kasa tayi gargadin cewa yawan mafani da maganin zazzabi na Paracetamol ba bisa ka’ida ba, ka iya haifar da ciwon koda...