A yau Alhamis ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai jagoranci taron majalisar kasa a fadar sa dake Abuja. Wannan dai shi ne karo na 3 tun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci rundunar sojin kasar nan da sauran jami’an tsaro da su karbe iko da harkokin tsaro a makarantar sakandaren koyar da...
Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce kasar nan ta shigo da tataccen mai sama da lita biliyan goma sha bakwai a shekarar dubu biyu da...
Kungiyar manyan Dillalan mai masu depo-depo ta kasa DAPPMAN ta baiwa gwamnatin tarayya wa’adin makwanni biyu da ta biya bashin da mambobinta ke bin gwamnatin wanda...
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa NAHCON ta ce, ta ware Naira miliyan dubu dari takwas da Ashirin, a matsayin kudaden da za a mayarwa...
Kungiyar Mawaka ta kasa reshan Jihar Kano ta bayyana cewar kamata ya yi mawakan wannan zamani su yi koyi da tsarin wakokin mawakan da suka gabata...
Mataimakin shugaban cibiyar habbaka tattalin arzikin jihar Kano kuma shugaban gudanarwar rukunin gidajen Rediyon Freedom Alhaji Ado Muhammad, ya nuna damuwar sa dangane da tabarbarewar tattalin...
Gwamnatin jahar Kano ta karbi rahotan kwamitin raba tallafin da aka hada taimakon wadanda gobarar kasuwannin jahar nan suka shafa Karkashin jagorancin mataimakin Gwamnan jahar Kano...
Gwamnatin tarayya ta ce nan ba da dadewa ba za ta haramtawa kamfanonin hakar mai na kasashen ketare fitar da kafatanin danyan man da suka hako...
Rahotanni daga jihar Adamawa na cewa yanzu haka dai al’ummar Yola na dakon zuwan shugaban kasa Muhammadu Buhari gobe talata. Ana sa ran shugaban kasa Muhammadu...