Ƙungiyar tabbatar da aminci da kyautata ayyuka a jihar Kano ta goyi bayan gwamnatin Kano a kan yunƙurin ta na samar da titin jirgin ƙasa. Bayanin...
Ministan kwadago da samar da aikinyi, Dr Chris Ngige ya ce, za su zauna yau Asabar da gamayyar kungiyoyin kwadago kan batun karin farashin kayayyaki sakamakon...
Hukumar kula da bangaren samar da wutar lantarki ta kasa NERC ta kara fayyace yadda farashin lantarki zai kasance. Hukumar ta NERC ta ce karin kudin...
Fitaccen attajirin nan kuma shugaban gidauniyar Bill and Melinda Gates, Mr Bill Gates, ya ce, duk da cewa hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce babu...
Ministan kula da harkokin mata Pauline Tallen ta bukaci da a rika aiwatar da hukuncin kisa kan wadanda aka kamasu da laifin fyade. Pauline Tallen ta...
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce, Najeriya ta gaza kuma tana daf da zama kasa da ke neman rugujewa. Olusegun Obasanjo ya ce Najeriya ta...
Gwamnatin tarayya ta ce ta kammala shirye-shirye domin rarraba wasu motocin safa-safa guda dubu biyu a sassa daban-daban na kasar nan, don ragewa al’umma illar da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, zata samar da sabbin tsare-tsaren gine-gine da sabbin taswira a kan tsarin da aka shirya ginin jihar Kano tun Asali ,...
Sarkin Pindiga dake karamar hukumar Akko a jihar Gombe,, mai martaba Alhaji Muhammad Seyoji Ahmad , ya bukaci Gwamnatin tarayya da na jihohi da su samar...
Kungiyar direbobin tifa ta kasa reshen jihar Kano ta bukaci gwamnatin Kano data dakatarda karin kudin dutse da wasu kamfanonin kasar Sin dake sarrafa duwatsu sukayi...