

Wasu ƴan bindiga sun afkawa garin Rurum na ƙaramar hukumar Rano da ke nan Kano. Rahotonni sun ce, ƴan bindigar sun shiga garin ne da misalin...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya yi watsi da shirin Gwamnatin Kano na shirya muƙabalar malamai. Sarkin ya bayyana hakan ne ta cikin...
Daya daga cikin ‘ya’yan fitaccen attajirin nan da ke jihar Katsina Alhaji Dahiru Mangal wato Nura Dahiru Mangal ya rasu sanadiyar hatsari da ya yi...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jiha da ta bukaci hukumar yaki da fasakwauri ta kasa kwastam da ta gudanar da bincike tare da hukunta...
Kungiyar dattawan Arewa ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya tsawaita dokar hana zirga-zirgar jirgin sama a Zamfara da aka yi a baya-bayan nan zuwa...
Gwamnatin Tarayya ta ce babu dole ga duk dan Najeriya da bay a sa son ayi masa allurar rigakafin cutar corona. Karamin Ministan lafiya na kasar...
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano za ta hada kai da ICPC don gudunar da bincike a hukumar kula...
Gwamnatin Najeriya ta amince da samar da cibiyoyi domin dawo da layukan wayar da suka bata ko aka sace a kananan hukumomin kasar 774. Hakan na...
Hadaddiyar kungiyar masu safarar kayan abinci da dabbobi zuwa kudancin Najeriya ta amince ta janye yajin aikin da ta shiga a makonnan. Kungiyar ta amince da...
Gwamnan jihar Gombe Alhaji Muhammad Inuwa Yahaya ya nada Malam Danladi Sanusi Maiyamba a matsayin sabon Mai Tangale. Nadin nasa na cikin wata sanarwa ce mai...