Gwamnan jihar Jigawa Mohammed Badaru Abubakar ya ce za’a bude makarantu 40 a jihar ya yin da bada umarnin dukkanin ma’aikatan jihar su koma bakin aiki...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya amince da a bude makarantun boko a ranar 10 ga watan Agusta don rubuta jarrabawar kammala sakandire a sassan...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ayyana ranar 10 ga wannan watan na Agusta a matsayin ranar da zata bude manyan makarantun sakadaren don fara rubuta jarrabawar WAEC...
Hukumar gudanarwar kantin ta yanke shawarar fara sayar da dukkanin hannayen jari, ko kuma mafi yawa daga cikinsa, ga ‘yan kasuwa. Shararren kantin na ShopRite mallakin...
Gamayyar matasan Kano da ke gangamin dasa bishiyoyi a Kano da ake kira Make Kano Green sun ce, cikin watanni goma sun shuka bishiyoyi 1,567 a...
Sponsored Fitaccen ‘dan gwagwarmayar nan Ambasada Yusuf Hamza Jarman Matasan Arewa, ya nemi al’ummar musulmai musamman matasa da suyi amfani da lokacin bukukuwan sallah wajen yin...
Kungiyar kwallan kafa ta Arsenal, ta doke abokiyar hamayyar ta Chelsea daci biyu da daya, a wasan da aka fafata dazu a filin wasa na Wembly...
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya umarci manoman yankin da ‘yan bindiga suka lalata, da su koma bakin aikin su, yana mai tabbatar musu da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike da sakon taya murna ga sabon shugaban kungiyar lauyoyi ta kasa Mr. Olumide Akpata wanda ya samu nasarar lashe zaben...
Gwamnan jihar Lagos Babajide Sanwo Olu ya ce za a bude wuraren ibadu na jihar, a ranar bakwai ga watan agustan da muke ciki. Babajide na...