Note: Ana cigaba da sabinta wannan shafi, ku cigaba da bibiya Dalibai guda dari 786 ne jami’ar tarayya ta Dutsen jihar Jigawa, ke bikin yayewa a...
Gwamnatin jihar kano ta yi kira ga al’umma a ko wane mataki da su tashi tsaye domin yaki da cin hanci da rashawa ganin yadda matsalar...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya baiwa Asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano sabbin na’urorin dashen koda, zuciya, Hunhu da kuma hanji domin rage yawan ‘yan...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo na daga cikin manyan bakin da ake sa ran cewar, za su halaci bikin yaye dabai dari 786 na jami’ar...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo na daga cikin manyan bakin da ake sa ran cewar, za su halaci bikin yaye dabai dari 786 na jami’ar...
Karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina ta sanyar dokar rufe dukkanin gidajen barasa dake karamar hukumar. Cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun jami’in walwala...
Daga kasar Japan, an dakatar da gudanar da wasan tseren gudun yada kanin wani, a birnin Tokyo , sakamakon cutar Corona Virus mai taken Covid 19....
Wani dan asalin Jihar Zamfara mai suna Ibrahim Ibrahim da ke fuskantar hukuncin kisa a kasar Saudi Arebiya ya shaki iskar ‘yan ci bayan da sake...
Ministan sufurin Rotimi Amechi ya karyata labarin da ake yadawa cewa ya tsallake rijiya da baya, bayan da masu satar mutane suka kaiwa jirgin kasa hari...
Babbar kotun jihar Kano ta kori karar da masu zabar sarki na masarautar Kano suka shigar suna kalubalantar kirkirar sabbin masarautu guda hudu da gwamnatin jihar...