Majalisar dokoki ta jihar Kano, ta bukaci al’ummar jihar da su cigaba da bata goyon baya wajen gudanar da ayyukan da suka rataya a wuyanta domin...
Gwamnatin tarayya ta ce, za ta ribanya kokarinta domin manoman Najeriya su kara samun dabarun samun amfanin gona mai yawa musamman manoman shinkafa. Ministan aikin gona...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince a bude makarantu a kasar, bayan da suka dogon hutu saboda annobar Coronavirus. Hakan ya biyo bayan wata ganawa da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya janye dokar hana tafiye-tafiye tsakanin jihohin Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan da shugaban ya gana da shugabannin kwamitin kar-ta kwana...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara tsawaita dokar zaman gida dole, zuwa mako hudu. Dokar za ta fara aiki ne da tsakar daren ranar Talata, wanda...
Kungiyar manoman masara da sarrafata da kuma kasuwancinta ta kasa wato Maize Growers Processors and marketers Association of Nigeria (MAGPAMAN) ta jaddada kudirin ta na ci...
Sama da mutum miliyan 10 ne suka kamu da cutar Covid-19 a fadin duniya yanzu haka, yayinda kididdigar hukumomin lafiya suka tabbatar da cewa sama da...
Ana shirye shiryen yiwa dabbobi sama da Miliyan daya duk shekara allurar rigakafi a jihar Kano wanda za ‘a fara shirin a watan Nuwamba mai kamawa...
Saudiyya ta ce mazauna kasar ne kadai za su gudanar da aikin hajjin bana. Ko da yake Saudiyya ta ce baki ‘yan kasashen waje, da ke...
Gwamnatin tarayya ta ce dole ne ayi amfani da matakan kariya kan cutar Covid-19 da zarar an bude tashoshin jiragen kasa. Ministan sufuri Rotimi Amaechi ya...