Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta alakanta matsalar mace-macen Aure a yanzu da rashin sauke hakkin da Allah ya dorawa mazajen ta bangaren kula da yalansu....
Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Ahmed Musa ya bayyana cewa zai dauki nauyin karatun dalibai 100 a jami’ar Skyline dake Kano. Ahmed...
Babbar kotun jihar Kano ta rushe nadin da gwamnatin jihar Kano ta yi na karin masarautun yanka hudu da gwamnatin jihar Kano ta yi ‘yan watannin...
Babbar kotun jiha mai lamba 8 karkashin jagorancin mai shari’a Usman Na abba ta ayyana cewar dokar da majalisar dokoki tayi na baiwa gwamnatin kano damar...
Babbar Kotun jihar Kano ta rushe masarautu hudu da gwamanan Kano ya kirkira. Bayan zaman kotun nay au mai shari’a Usman Na’abba ya yanke hukuncin rushe...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta mika doka ga majalisar dokokin jihar Kano domin dakile matsalolin da ke janyo gurbacewar muhalli a fadin jihar nan....
Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na biyu, ya shawarci shugabannin hukomomi a matakai daban-daban da su amince da hukuncin da masu shari’a su ke...
Download Now A yi sauraro lafiya.
An fara taron horaswa ga ‘yan jaridu akan makamar aiki a birnin tarayya Abuja, taron wanda Deutsche Welle ta shirya zai baiwa yan jaridun damar samun...
Kano: Lauyoyi sun yi barazanar gurfanar da kwamishinan ‘yan sanda Kungiyoyin kishin alumma karkashin Barrister Abba Hikima sun yi barazanar gurfanar da kwamshinan ‘yan sandan Kano...