Shugaban majalisar dokoki ta Kano Abdul’aziz Garba Gafasa ya dage cigaba da zaman majalisa zuwa gobe Talata don fara tantance kunshin sunayen da gwamnan jihar Kano...
Asusun tallafawa kananan yara na majalisar dinkin duniya ya bada tallafin naira miliyan 105 domin tallafawa makarantun Ismaliyoyi da ke kananan hukumomi 44 a fadin jihar...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da shirin inganta makarantun Islamiyya da na Alqur’ani a nan Kano. Abdullahi Umar Ganduje ya ce shirin na...
Mai martaba sarkin Daura yace Oshinbajo na da biyayya Mai martaba sarkin Daura Alhaji Faruq Umar ya yabawa mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo saboda biyayya...
Sama da mata dari biyu Gwamnatin tarayya ta baiwa jarin Naira dubu goma goma a karamar hukumar Warawa domin su dogara da kansu. Guda na Hukumar...
Rundunar sojan saman kasar nan ta lalata maboyar kungiyar ISIS ta yammacin Afrika dake Arewacin jihar Borno. Babban daraktan yada labarai na rundunar Air Commodore Ibikunle...
A jiye Alhamis ne Dagacin garin Kantama dake karamar hukumar Minjibir Alhaji Shehu Galadima yayi murabus daga kujerar sa, bayan da ya shafe shekaru Sittin da...
Shugaban rundunar Sojojin sama ta kasa Air Vice Marshall, Abubakar Saddique , ya ce rundunar zata cigaba da bada kariya ga dukkanin filayen jiragen sama da...
Gwamnatin Kano ta baiwa kowanne guda daga cikin yaran da aka ceto su bayan da aka sace su a kai su jihar Anambara a baya-bayan nan...
Gamayyar kungiyoyin kwadago da kuma bangaren gwamnatin tarayya da Suka cimma matsaya kan yadda tsarin amfani da sabon mafi karancin albashin ma’aikata zai kasance za su...